Monday, January 19
Shadow

ALHAMDULILLAH: Sheik Maqari Ya Zama Mutum Na Farko Da Ya Fi Kowa Ilmin Hadisi A Fadin Afrika

An zaɓi Farfesa Maqari daga Nijeriya a matsayin wanda ya fi kowa ilimin sanin Hadisan Manzan Allah SAW a kaf Nahiyar Afrika.

Babbar Jami’ar Musulunci ta farko wacce aka fi sani da Jami’atul Al’azahar dake ƙasar Masar ce ta ayyana babban limamin masallacin kasa Fafesa Maqari a matsayin wanda ya fi kowa ilimin sanin Hadisan Annabi da na Fiqhu.

Wace fata kuke masa?

Daga Abba Abdulaziz Fari Funtua

Karanta Wannan  DA DUMI DUMINSA: fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa Sama da mutanen Arewa kimanin Miliyan 60 Suka Nuna goyon Bayan Su ga Shugaban Kasa Bola Tinubu domin ya cigaba da mulki 2027, al'ummar Arewa sama da Miliyan 60 Sun Bayyana Goyan bayan Su ga Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *