Friday, December 5
Shadow

Allah bai yi Duniya dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ba duk wanda yace Allah yayi Duniya dan Annabi karya yake>>Inji Malam Abdulrahman Umar

Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah ya bayyana cewa, Allah bai yi Duniya dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ba.

Malam yace Allah ya yi Duniya dan a Bauta masaa ne.

Yace duk wanda yace Allah yayi Duniya dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) karya yake.

Karanta Wannan  Da Duminsa:Duk da cire gwamna Fubara da Jibge jami'an tsaro, Tsageran Niger Delta sun sake fasa butun gas a jihar Rivers

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *