Wednesday, April 29
Shadow

Allah bai yi Duniya dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ba duk wanda yace Allah yayi Duniya dan Annabi karya yake>>Inji Malam Abdulrahman Umar

Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah ya bayyana cewa, Allah bai yi Duniya dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ba.

Malam yace Allah ya yi Duniya dan a Bauta masaa ne.

Yace duk wanda yace Allah yayi Duniya dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) karya yake.

Karanta Wannan  Dan Shugaban kasa, Seyi Tinubu ya cika shekaru 40 da haihuwa, za'a raba Baibul guda Miliyan daya dan murna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *