Monday, February 16
Shadow

Allah bai yi Duniya dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ba duk wanda yace Allah yayi Duniya dan Annabi karya yake>>Inji Malam Abdulrahman Umar

Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah ya bayyana cewa, Allah bai yi Duniya dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ba.

Malam yace Allah ya yi Duniya dan a Bauta masaa ne.

Yace duk wanda yace Allah yayi Duniya dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) karya yake.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta kasa, NERC ta gano kamfanonin wuta na Discos na zaluntar 'yan Najeriya suna karbar kudin wutar da mutane basu sha ba, ji matakin da aka dauka akansu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *