Monday, August 10
Shadow

Allah bai yi Duniya dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ba duk wanda yace Allah yayi Duniya dan Annabi karya yake>>Inji Malam Abdulrahman Umar

Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah ya bayyana cewa, Allah bai yi Duniya dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ba.

Malam yace Allah ya yi Duniya dan a Bauta masaa ne.

Yace duk wanda yace Allah yayi Duniya dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) karya yake.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Addu'ar da su Rarara suka ce sun yiwa Najeriya karya suke ba Najeriya sukawa ba>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Bilkisu Salisu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *