Tuesday, February 24
Shadow

ALLAH SARKI: Aishat Aliyu Mamancy Ta Bar Wasiyya Cewa “Ina Roko Duk Ranar Da Labarin Mutuwata Ya Riske Ku, Don Allah Ku Roka Min Rahamar Ubangiji”

Aishat Aliyu Mamancy Ta Bar Wasiyya Cewa “Ina Roko Duk Ranar Da Labarin Mutuwata Ya Riske Ku, Don Allah Ku Roka Min Rahamar Ubangiji”

Yau gashi an wayi gari ta rasu, inda aka yi jana’izarta a yau Talata a Kano, kamar yadda Rariya ta samu labari.

Allah Ya gafarta mata.

Karanta Wannan  Lalacewar wutar Lantarki:Majalisa ta gayyaci ministoci dan binciken yanda aka yi da Dala Biliyan $2 da aka bayar da samar da wutar Lantarki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *