Friday, December 19
Shadow

Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda Dan majalisa a jihar Zamfara ya sha da kyar a hannun fusatattun matasa

Fusatattun matasa sun jiwa wani dan majalisa a jihar Zamfara ta hanyar yi masa ature.

An ga jami’an ‘yansandan dake tare dashi sun so kwatarsa amma abu ya faskara hadda wani daya Balla masa Mhàry.

Karanta Wannan  Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya bayar da labarin irin cin amanar da aka masa a shekarar 2015 da ya nemi sake cin zabe a karo na 2

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *