
Bayan bayyanar hirar da Hadiza Gabon ta yi da tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu inda aka ganta tana kuka tana bayar da labarin irin jarabawar data tsinci kanta a ciki, mutane da yawa sun tausaya mata.
Da yawa musamman mata, sun koka da hawaye bisa irin halin da suka ga tsohuwar jarumar a ciki.
Da yawa sun dora Bidiyon su suna kuka wasu kuma na kiran a tallafawa Ummi Nuhu: