Tuesday, May 19
Shadow

Ya kamata Amaechi da Atiku su hakura da tsayawa takarar shugaban kasa a ADC su barwa matasa>>Inji Hakeem Baba Ahmad

Tsohon hadimin shugaban kasa, Hakeem Baba Ahmad ya baiwa Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar shawarar cewa, kamata yayi ya hakura da tsayawa takara a zaben 2027.

Hakeem yace Amaechi ma kamata yayi ya hakura.

Yace El-Rufai idan zai iya sai ya tsaya takarar.

Karanta Wannan  Kaɗan Kenan Daga Cikin Kyaututtukan Raguna Da Shanu Da Masoya Suka Yiwa Ango Rarara Da Amaryasa A'isha Humaira.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *