Friday, July 17
Shadow

Ya kamata Amaechi da Atiku su hakura da tsayawa takarar shugaban kasa a ADC su barwa matasa>>Inji Hakeem Baba Ahmad

Tsohon hadimin shugaban kasa, Hakeem Baba Ahmad ya baiwa Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar shawarar cewa, kamata yayi ya hakura da tsayawa takara a zaben 2027.

Hakeem yace Amaechi ma kamata yayi ya hakura.

Yace El-Rufai idan zai iya sai ya tsaya takarar.

Karanta Wannan  Ji yanda aka kama wani Barawon waya da ya sace wayar wata mata tana bacci amma bai kashe wayar ba, data kira yace sai ta bashi dubu 50

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *