Thursday, March 5
Shadow

Allah Sarki: Kotu ta tasa keyar Malam Dr. Jamil, Magajin Marigayi Dr. Idris Dutsen Tanshi zuwa gidan gyaran hali

Rahotanni sun bayyana cewa, Kotu ta tasa keyar Malam Dr. Jamil zuwa gidan yari.

Babu dai dalilin kamashi zuwa yanzu amma malamai abokansa da yawa sun fito sun tabbatar da kamen.

Wasu sun bayyana cewa, suna Allah wadai da kamen inda wasu ke cewa an kamashi ba bisa adalci ba.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Najeriya banzar kasa ce, kuma Ana Mhuzghunawa Kiristoci, idan Gwamnati bata dauki mataki ba tabbas zan kai Khari>>Trump ya sake nanatawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *