Friday, January 2
Shadow

ALLAH SARKI: Ta Rasu Bayan Kwana Uku Da Kai Kayan Aurenta

ALLAH SARKI: Ta Rasu Bayan Kwana Uku Da Kai Kayan Aurenta

Ranar Juma’a da ta wuce aka kawo mata kayan aure, yau Talata kuma Allah Ya karbi rayuwarta.

Marigayiya Amirah Kogunan Hadejia, matashi Baffa Maina Hadejia ne ya so aurenta, amma Allah Ya yi ikonsa.

Allah Ya gafarta mata.

Daga Hon Saleh Shehu Hadejia

Karanta Wannan  Ashe wannan bodiyon da aka rika yadawa cewa wai an kama wata ta je binne wani abu a kabari karyane shiryawa kawai aka yi dan batawa mutane lokaci, Kalli Bidiyon yanda abin ya faru

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *