Friday, February 13
Shadow

ALLAH SARKI: Ta Rasu Bayan Kwana Uku Da Kai Kayan Aurenta

ALLAH SARKI: Ta Rasu Bayan Kwana Uku Da Kai Kayan Aurenta

Ranar Juma’a da ta wuce aka kawo mata kayan aure, yau Talata kuma Allah Ya karbi rayuwarta.

Marigayiya Amirah Kogunan Hadejia, matashi Baffa Maina Hadejia ne ya so aurenta, amma Allah Ya yi ikonsa.

Allah Ya gafarta mata.

Daga Hon Saleh Shehu Hadejia

Karanta Wannan  Kasar Angola ta karrama Tsohon Shugaban kasa, Janar Murtala Ramat Muhammad saboda taimakon da ya bayar wajan ci gaban Nahiyar Afrika

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *