Friday, July 17
Shadow

ALLAH SARKI: Ta Rasu Bayan Kwana Uku Da Kai Kayan Aurenta

ALLAH SARKI: Ta Rasu Bayan Kwana Uku Da Kai Kayan Aurenta

Ranar Juma’a da ta wuce aka kawo mata kayan aure, yau Talata kuma Allah Ya karbi rayuwarta.

Marigayiya Amirah Kogunan Hadejia, matashi Baffa Maina Hadejia ne ya so aurenta, amma Allah Ya yi ikonsa.

Allah Ya gafarta mata.

Daga Hon Saleh Shehu Hadejia

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Ya halatta idan kuna tafiya abinci ya kare muku, babu yanda za'a yi, ku kama daya daga cikinku ku Yqnkq ku ci, amma malamai sun ce wanda baya ajiye gemu ake Yqnkqwq>>Inji Sheikh Shehu Abdullahi Biu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *