Monday, July 13
Shadow

ALLAH SARKI: Ta Rasu Bayan Kwana Uku Da Kai Kayan Aurenta

ALLAH SARKI: Ta Rasu Bayan Kwana Uku Da Kai Kayan Aurenta

Ranar Juma’a da ta wuce aka kawo mata kayan aure, yau Talata kuma Allah Ya karbi rayuwarta.

Marigayiya Amirah Kogunan Hadejia, matashi Baffa Maina Hadejia ne ya so aurenta, amma Allah Ya yi ikonsa.

Allah Ya gafarta mata.

Daga Hon Saleh Shehu Hadejia

Karanta Wannan  Matar Wannan mutumin ta ràsù a ambaliyar ruwan data faru a Mokwa jihar Naija, hakanan jaririnsa da 'yan uwansa 7 duk sun ràsù da kayan jikinsa kawai ya tsira

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *