Sunday, May 25
Shadow

An gudanar da taron masu ruwa da tsaki na PDP dan shawo kan matsalar masu ficewa daga jam’iyyar zuwa APC, kuma Wike ma ya halarci wajan

An gudanar da taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP a Abuja.

An gudanar da taronne a gidan Gwamnatin jihar Bauchi dake Asokoro A Abuja.

Manyan ‘yan jam’iyyar da yawa da suka hada da Ahmad Makarfi, Seriake Dickson, Gwamna Bala Muhammad, Gwamna Agbu Kefas, Gwamna Ahmadu Fintiri, Gwamna Dauda Lawal Dare, Gwamna Ademola Adeleke, Gwamna Caleb Muftwang, Da Dai Sauransu.

Wani abin ba zata shine, Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ma ya halarci taron

Karanta Wannan  Hotunan da Dana Yanzu na Hadimin shugaban kasa, Abdulaziz Abdulaziz sun dauki hankula

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *