Friday, January 23
Shadow

An kama mahaifi dan Najeriya saboda zane diyarsa

‘Yansanda a jihar Legas sun kama wani mahaifi me suna Olamide Fatumbi me kimanin shekaru 25 saboda dukan diyarsa me shekaru 3.

Mutumin na zaunene a Afeez Street, Akesan, Igando, Lagos State kuma an zargeshi da cutarwa ga diyar tasa.

Saidai ya musanta zarge-zargen da akw masa.

Mai Shari’a, Mrs E. Kubeinjeya bayar da belin wanda akw zargi akan Naira dubu dari(100,000) da kuma mutane 2 da zasu tsaya masa.

An dage sauraren karar sai nan da zuwa 25 ga watan Yuni.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon rawar da tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello Yayi data dauki hankula sosai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *