Friday, December 5
Shadow

An koya min Darasi: Wasu abokaina sun daina daukar wayata idan na kirasu saboda na yi ritaya>>Muhammad Zakari ya koka

Wani tsohon Ma’aikacin Gwamnati me suna Muhammad Zakari ya koka da cewa, wasu abokai sun yadashi basu ma daukar wayarsa shekara daya bayan da ya ajiye aiki.

Yace ya fuskanci kalubale da yawa bayan ajiye aikin kuma wannan na daya daga cikinsu.

Saidai yace hakan ya koya masa darasin cewa Yana da kyau mutum ya kulla alaka da mutane ba na wajan aikinsa kadai ba.

Muhammad Zakari ya bayyana hakane a shafinsa na Facebook.

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya ta samu Naira Biliyan 84 daga kudin harajin Naira 50 da take cirewa akan duk Dubu 10 da 'yan Najeriya suke fire daga Bankinsu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *