Thursday, January 15
Shadow

An Samu Mace Ta Farko Da Ta Kai Matakin Farfesa A Bangaren Haɗa Magunguna A Arewacin Nijeriya

An Samu Mace Ta Farko Da Ta Kai Matakin Farfesa A Bangaren Haɗa Magunguna A Arewacin Nijeriya.

Jami’ar Ahmadu Bello Dake Zaria Ta Ɗaga Likkafar Hajia Hadiza Usman Ma’aji Zuwa Matsayin Farfesa Akan Haɗa Magunguna Na Clinical Pharmacy, Wadda Ita Ce Mace Ta Farko A Arewacin Najeriya Da Ta Kai Wannan Matakin.

Wace Irin Fata Za Ku Yi Mata?

Daga Jamilu Dabawa

Karanta Wannan  Wani Bincike ya gano Kaso 70 na 'yan Najeriya na jin haushin Gwamnati da masu kudi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *