Wednesday, April 29
Shadow

An Samu Mace Ta Farko Da Ta Kai Matakin Farfesa A Bangaren Haɗa Magunguna A Arewacin Nijeriya

An Samu Mace Ta Farko Da Ta Kai Matakin Farfesa A Bangaren Haɗa Magunguna A Arewacin Nijeriya.

Jami’ar Ahmadu Bello Dake Zaria Ta Ɗaga Likkafar Hajia Hadiza Usman Ma’aji Zuwa Matsayin Farfesa Akan Haɗa Magunguna Na Clinical Pharmacy, Wadda Ita Ce Mace Ta Farko A Arewacin Najeriya Da Ta Kai Wannan Matakin.

Wace Irin Fata Za Ku Yi Mata?

Daga Jamilu Dabawa

Karanta Wannan  Muma dai Muna goyon bayan a baiwa 'yan Najeriya damar rike Bìndìgà dan su kare kansu tunda dai jami'an tsaro sun gaza>>Sowore da Solomon Dalung

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *