Friday, December 19
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Bani ba ku, bazan koma jam’iyyarku ta ADC ba>>Gwamnan Zamfara ya gayawa Su Atiku

Bani ba ku, bazan koma jam’iyyarku ta ADC ba>>Gwamnan Zamfara ya gayawa Su Atiku

Duk Labarai
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya nesanta kansa da maganar komawa jam'iyyar gamayyar 'yan Adawa na ADC. Shugaban jam'iyyar ADC na jihar Zamfara, Kabiru Garba ne yayi kira ga gwamnan da ya koma jam'iyyar ta ADC amma Gwamnan yace sam ba zai koma ba. Kabiru Garba a ranar Juma'a ne ya yin ganawa da manema labarai yacewa Gwamna Dauda Lawal Dare idan yana son sake cin zabe a shekarar 2027, to ya bar jam'iyyar PDP zuwa ADC. Gwamnan ta bakin me magana da yawunsa, Mustafa Kaura ya bayyana cewa, babu abinda jam'iyyar ke dashi da zata amfanar dashi. Dan haka zai ci gaba da zama a jam'iyyar sa ta PDP da kuma tabbatar da ci gabanta.
Kalli Bidiyon yanda matar Gfresh ke cewa, Zama da gara Asara ne, bayan fadansu akan Sadiya Haruna

Kalli Bidiyon yanda matar Gfresh ke cewa, Zama da gara Asara ne, bayan fadansu akan Sadiya Haruna

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} An ga Bidiyon matar G-Fresh Al'amin 'Yar Yola tana wakar cewa, zama da gara Sara ne. Hakan ya biyo bayan wallafa Bidiyon Sadiya Haruna da GFresh yayi inda aka ganshi yana bata ruwan sha a baki. Lamarin ya jawo cece-kuce tsakaninsu inda aka ga Gfresh na cewa, zai ci mutuncin wasu mata dake zuga matarsa https://www.tiktok.com/@maryamayola/video/7512112276975979832?_t=ZM-8xqlOVqTRqA&_r=1 Da yawa dai sun ce Gfresh bai kyauta ba inda wasu kuma ke cewa itama matar bata kyau...
Ni matsala ta dake shine naga kina sayar da maganin mikewar Nonuwa, amma da na kalli Bidiyonki babu kaya a jikinki, naga ke nonuwanki ba a mike suke ba, to kinga Maganin karya kike sayarwa kenan>>VDM ya mayarwa da Babiana martani bayan da tace ya taimaketa

Ni matsala ta dake shine naga kina sayar da maganin mikewar Nonuwa, amma da na kalli Bidiyonki babu kaya a jikinki, naga ke nonuwanki ba a mike suke ba, to kinga Maganin karya kike sayarwa kenan>>VDM ya mayarwa da Babiana martani bayan da tace ya taimaketa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A yayin da Babiana ta nemi taimakon shahararren dan fafutuka na kudu, VDM kan yada Bidiyon tsiraicinta da ake, shi kuma ba ma inda hankalinsa ya je kenan ba. VDM yace Babiana na sayar da magunguna da basu da rijistar NAFDAC. Sannan tace tana sayar da maganin rage girman ciki amma da ya ga Bidiyon ta tsirara, ya ga tana da katon ciki, hakanan da ya kalli Bidiyon, ya ga nonuwanta duk sun kwanta amma tace tana sayar da maganin mikewarsu. Yace to anan ma maganin karya ne take saya...
Najeriya ta haramta yin gwajin makamin kare dangi(Nokiliya)

Najeriya ta haramta yin gwajin makamin kare dangi(Nokiliya)

Duk Labarai
Mataimakin Shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa, Najeriya na nan rike da alkawarin Haramta gwajin makamin kare dangi. Yace abinda ke gaban Africa a yanzu shine magance matsalar talauci canjin Yanayi, ba maganar mallakar makamin kare dangi ba. Shugaban ya bayyana hakane yayin ganawa da shugaban kungiyar hana gwajin makamashi ta Duniya, Dr Robert Floyd. Dr Robert Floyd da tawagarsa sun gana da Kashim Shettima ne a ofishinsa dake Abuja.
Wasu ‘yan ADC sun maka su Atiku a kotu suna kalubalantar shugabancin jam’iyyar da aka baiwa David Mark

Wasu ‘yan ADC sun maka su Atiku a kotu suna kalubalantar shugabancin jam’iyyar da aka baiwa David Mark

Duk Labarai
Wasu 'yan jam'iyyar ADC sun maka sabbin Shuwagabannin jam'iyyar da aka nada na kwanannan a kotu inda suke neman kotun data bayyana ko shugabancin nasu ya halasta a doka? Wadanda suka kai karan su 4 ne da suka hada da Adeyemi Emmanuel, Ayodeji Victor Tolu, da Haruna Ismaila. Sun nemi kotun ta kuma hana hukumar zabe me zaman kanta INEC ta amince da sabbin shuwagabannin na riko. David Mark ne aka baiwa shugaban jam'iyyar na riko sai kuma Rauf Aregbesola aka bashi sakataren jam'iyyar na riko.
Kalli Bidiyo: Da kake ta zagin ‘yan Fim, Toh matarka kawarmu ce, maza da matan mu ‘yan Fim kawayen matarka ne kuma mun ci Arzikin Juna>>MC Ibrahim Sharukhan ya mayarwa da Sheikh Lawal Triumph martani bayan da ya caccaki ‘yan Fim

Kalli Bidiyo: Da kake ta zagin ‘yan Fim, Toh matarka kawarmu ce, maza da matan mu ‘yan Fim kawayen matarka ne kuma mun ci Arzikin Juna>>MC Ibrahim Sharukhan ya mayarwa da Sheikh Lawal Triumph martani bayan da ya caccaki ‘yan Fim

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron fina-finan Hausa kuma MC Ibrahim Sharukhan Ya mayarwa da malamin Addinin Islama, Sheikh Lawal Triumph martani kan sukar 'yan fim. Da farko dai Tijjani Faraga ne ya bayyana cewa, Shi ba dan Iazala bane kuma duk wanda ya kara hadashi da Izala Allah ya isa. Daga nan kuma sai Malam Lawal Triumph ya mayar masa da martanin cewa ai babu 'yan fim da 'yan Daudu, da Bokaye a Izala. A martanin MC Ibrahim Sharukhan yace malam da yake zagin 'yan Fim ya sani matarsa Allah ne kawai ...
Kalli Bidiyo: Yanda Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya budewa mataimakin shugaban kasar Brazil kofa, sai sukarsa ake na cewa ya zubarwa da kansa Daraja

Kalli Bidiyo: Yanda Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya budewa mataimakin shugaban kasar Brazil kofa, sai sukarsa ake na cewa ya zubarwa da kansa Daraja

Duk Labarai
Ana ta caccakar mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima bayan da aka ganshi a wani Bidiyo ya budewa mataimakin shugaban kasar Brazil kofa. Wasu dai sun ce hakan ya zubarwa da mataimakin shugaban kasar kima da kuma Najeriya ma kima. Saidai wasu na cewa hakan ba matsala bane, girmamawace: https://twitter.com/dammiedammie35/status/1942166491547185480?t=ZimVFrFrJRCZpH2uCFaU7w&s=19 Kalli Bidiyon anan Wane irin fassara kawa lamarin?
Da Dumisa: Kalli Bidiyon yanda fada ya kaure tsakanin G-Fresh da matarasa ‘yar Yola, saboda yayi Bidiyo da tsohuwar matarsa, Sadiya Haruna, An ji Gfresh na gayawa matar tasa cewa kowa yake so ya aura zai aura

Da Dumisa: Kalli Bidiyon yanda fada ya kaure tsakanin G-Fresh da matarasa ‘yar Yola, saboda yayi Bidiyo da tsohuwar matarsa, Sadiya Haruna, An ji Gfresh na gayawa matar tasa cewa kowa yake so ya aura zai aura

Duk Labarai
Fada ya barke tsakanin tauraron Tiktok, GFresh Al-amin da matarsa 'yar Yola biyo bayan wallafa Bidiyon da yayi da tsohuwar matarsa, Sadiya Haruna. An ga Gfresh ya wallafa Bidiyon Sadiya Haruna tare dashi inda mutane ke ta tambayar shin wai tsohone ko sabon bidiyo? Bayan nan Kuma sai aka ga ya saki Bidiyo yana zagin wasu mata da cewa sun zuga matarshi ta daki wasu bidiyo. G Fresh yace matarsa ko matan Ministoci basu samu damar data samu ba. Yace amma an samu wasu karuwan mata da sanadiyyarsa ta sansu suna zugata. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7523976335513980216?_t=ZM-8xpi751HN02&_r=1 Ga Bidiyon fadan: https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7524347173618650374?_t=ZM-8xpiBSzItyX&_r=1
Da Duminsa: Ji Bayani dalla-dalla kan afkawa fadar Sarki Sanusi II da ake zargin Magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da yi

Da Duminsa: Ji Bayani dalla-dalla kan afkawa fadar Sarki Sanusi II da ake zargin Magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da yi

Duk Labarai
Ana Zargin Magoya Bayan Sarki Aminu Ado Bayero Da Kai Hari Fadar Sarki Sanusi II {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A jiya Lahadi, an sami rikici a birnin Kano bayan da magoya bayan tsohon sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, suka kai hari fadar Sarkin Kano mai ci, Muhammadu Sanusi II, dake Kofar Kudu. Rahotanni sun nuna cewa magoya bayan Bayero sun kutsa cikin fadar, inda suka raunata wasu daga cikin masu gadi tare da lalata wasu motocin ‘yan sanda da na fadar. Shaidu sun bayyana cewa harin ya faru ne lokacin da Sarkin...
Da Duminsa: An fara samun ‘yan majalisar tarayya na ficewa daga jam’iyyar APC zuwa ADC

Da Duminsa: An fara samun ‘yan majalisar tarayya na ficewa daga jam’iyyar APC zuwa ADC

Duk Labarai
Da Ɗumi-Ɗumi: Ɗan Majalissa Mai Wakiltar Argungu A Jihar Kebbi Ya Sauya Sheƙa Daga Jam’iyyar APC Zuwa ADC. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Ɗan majalissar dokoki mai wakiltar ƙaramar hukumar Argungu a zauren majalissar dokokin Jihar Kebbi, Onarabul Nasiru Muhammad Ɗan’umma, (Katukan Kebbi), ya fice daga jam’iyyar APC ya koma sabuwar tafiya ta jam’iyyar haɗaka (ADC). Bayanin hakan na ƙunshe ne ta cikin wata takardar bayyana ficewa da ɗan majalissar ya aike ga shugaban jam’iyyar APC na mazaɓarsa ta Kakani ta Kudu ...