Wednesday, April 29
Shadow

Najeriya ta haramta yin gwajin makamin kare dangi(Nokiliya)

Mataimakin Shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa, Najeriya na nan rike da alkawarin Haramta gwajin makamin kare dangi.

Yace abinda ke gaban Africa a yanzu shine magance matsalar talauci canjin Yanayi, ba maganar mallakar makamin kare dangi ba.

Shugaban ya bayyana hakane yayin ganawa da shugaban kungiyar hana gwajin makamashi ta Duniya, Dr Robert Floyd.

Dr Robert Floyd da tawagarsa sun gana da Kashim Shettima ne a ofishinsa dake Abuja.

Karanta Wannan  A Zaman Da Muka Yi Da Ku Babu Wata Yarjejeniya Dake Da Alaka Da Cewa Ba Za A Kara Farashin Man Fetur Ba, Martanin Gwamnatin Tarayya Ga Kungiyar Kwadago

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *