Wednesday, September 16
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Mata sun kama dansanda a Kasuwa

Mata sun kama dansanda a Kasuwa

Duk Labarai
Bidiyo nata yawo a kafafen sadarwa inda aka ha wasu matan kasuwa sun rika wani dansanda sun ce sai ya biyasu abinda ya zubar musu. Rahotannin dake yawo a kafafen sada zumunta na cewa, dansandan ya biyo me laifine cikin kasuwa inda suka zubarwa da matan kayan sana'arsu wanda hakan ne ya jawo katan suka rikeshi suka ce sai ya biyasu. Shafin Kemmy/@dspkemo dana @Crossrivervine duk sun ruwaito wannan labari. https://twitter.com/dspkemo/status/2100122059216912607
An mata Alert din karya na Dubu dari biyu da hamsin

An mata Alert din karya na Dubu dari biyu da hamsin

Duk Labarai
Allah Sarki Wannan wata 'yar Kasuwace da take bayani tana kuka. Tace wani ya je shagonta yayi sayayyar Naira dubu dari biyu da hamsin yayi transfer bata nan, sai yarinyar shagonta ta kirata ta gaya mata. Tace sai ta cewa yarinyar kada ta bari mutumin ya tafi ya jira ta tabbatar kudin sun shiga. Tace amma sai da yarinyar ta bar mutumin ya tafi kuma bata ga kudin ba a asusunta. https://twitter.com/dspkemo/status/2099754841627128210
Kalli Bidiyon: Matashiya Zee Gombe ta tabbatar da cewa Farfesa Pantami ya mata fada

Kalli Bidiyon: Matashiya Zee Gombe ta tabbatar da cewa Farfesa Pantami ya mata fada

Duk Labarai
A dazu ne Murya ta bayyana a kafafen sada zumunta inda aka ji Farfesa Sheikh Isa Ali Pantami yanawa Tauraruwar Tiktok, Zee Gombe fada akan barinsa da ta yi ta koma wajan Jamilu Gwamna An ji Pantami yana cewa dama ta je wajansu ne ta yaudaresu? Saidai saga baya an ga ta koma bangaren Pantamin. Zee Gombe ta fito ta tabbatar da wannan fadan da Pantami ya mata inda tace dan ya mata fada ai kamar Uba yake a wajanta. Saidai tace ba itace ta fitar da Sautin wayar da suka yi da Pantamin ba dake ta yawo a kafafen sada zumunta. Tace wanine yaci amanarta ya fitar ďa sautin Muryar. https://www.tiktok.com/@sabon_shata3/video/7685769182880877832?_r=1&_t=ZN-99lQb61PxDy
Rawar Fitsara da Gorgeous ta yi ta dauki Hankula

Rawar Fitsara da Gorgeous ta yi ta dauki Hankula

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok ta jihar Sokoto Gorgeous ta wallafa Bidiyo inda take rawar fitsara data dauki hankula a kafafen sada zumunta. Gorgeous wadda a baya Hukumar Hisbah ta taba kamawa ta ladaftar da ita da alama bata canja daga dabi unta ba. https://www.tiktok.com/@gorgeous_ghurl/video/7685793700340829448?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7685793700340829448&source=h5_m&timestamp=1789503762&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7685096581537105684&share_link_id=dc140ce6-f6db-41ac-8729-729ccb9f244f&sh...
Na dawo Musulunci, Inji Dan gidan Sheikh Nura Khalid Digital Imam daya koma Kirista

Na dawo Musulunci, Inji Dan gidan Sheikh Nura Khalid Digital Imam daya koma Kirista

Duk Labarai
Dan gidan babban malamin Addinin Islama, Sheikh Nura Khalid, Digital Imam me suna Ibrahim wanda a kwanakin Baya yace ya bar Musulunci ya koma Kirista. A yanzu yace ya dawo Musulunci. Yace yana baiwa Musulmai hakuri kan sukar da yawa Hadisin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Sannan yace masu cewa mahaifiyarsa ba Musulma bace ba gaskiya bane, kuma ya barsu da Allah. https://www.tiktok.com/@digital_imaam/video/7685813766734220564?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7685813766734220564&source=h5_m&timestamp=1789495744&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_ca...
Kalli Bidiyon: Farfesa Isa Ali Pantami ya kira matashiya ‘yar Tiktok ya mata fada bayan barin bangarensa ta koma bangaren Jamilu Gwamna

Kalli Bidiyon: Farfesa Isa Ali Pantami ya kira matashiya ‘yar Tiktok ya mata fada bayan barin bangarensa ta koma bangaren Jamilu Gwamna

Duk Labarai
Bidiyon murya na dan takarar Gwamnan jihar Gombe, Farfesa Isa Ali Pantami yanawa 'yar Tiktok Zee Gombe fada bayan ganinta tare da 'yan APC ya karade kafafen sada zumunta. An ji Malam Yana ce mata dama ta zo wajansu ta ci amanarsu ne? Saidau daga baya an ganta ta koma wajan Malam Din. Rahotanni sun ce a baya an ga hotunanta da Jamilu Gwamna ne wanda sune suka Harzuka malam har ya kirata. https://www.tiktok.com/@garkuwamatasa01/video/7685762007416507656?_r=1&_t=ZS-99l4e5KIkgX