Sunday, December 21
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Tinubu Akwai Zalamar Mulki, Yanzu duk wahalar rayuwa da matsalar tsaro da sauransu da ‘yan Najeriya ke ciki bai dameshi ba, zarcewa akan kujerar mulki ce a gabanashi? Inji Jam’iyyar PRP

Tinubu Akwai Zalamar Mulki, Yanzu duk wahalar rayuwa da matsalar tsaro da sauransu da ‘yan Najeriya ke ciki bai dameshi ba, zarcewa akan kujerar mulki ce a gabanashi? Inji Jam’iyyar PRP

Duk Labarai
Daya daga cikin jam'iyyun adawa a Najeriya wato PRP, ta yi alawadai da amincewar da kwamitin zartarwa na kasa na jam'iyyar APC mai mulki, da gwamnonin jam'iyyar, da 'yan majalisar dokoki na kasa na jam'iyyar da sauran masu ruwa da tsaki suka yi wa shugaban kasar, Bola Ahmed Tinubu, domin ya sake tsayawa takarar zaben shugaban kasa a shekara ta 2027. Jam'iyyar PRP ta bayyana fargabar, cewa wannan mataki wata zalamar mulki ce kawai, wadda ta fayyace aniyar jam'iyyar APC ta neman ci gaba da mulki karfi da yaji ta hanyar wani goyon baya na musamman da aka tsara, maimakon a bari jama'ar kasa su bayyana ra'ayinsu game da takarar shugaban kasar a zaben da ke tafe. Kwamred Muhammed Ishak, shi ne sakataren watsa labarai na kasa na jam'iyyar PRP, ya shaida wa BBC cewa sanin kowa ne ba wani dad...
Mutanen mu basu da wayau, kudi ake basu suna zaben gurbatattun shuwagabanni>>Inji Dan siyasar jihar Ekiti

Mutanen mu basu da wayau, kudi ake basu suna zaben gurbatattun shuwagabanni>>Inji Dan siyasar jihar Ekiti

Duk Labarai
Dan siyasar jihar Ekiti wanda kuma dan uwa ne ga tsohon gwamnan jihar, Isaac Fayose ya caccaki mutanen jiharsa. Ya bayyana su da marasa wayau inda yace ana basu kudi kalilan suna zaben gurbatattun 'yan siyasa. Yace bayan zabe haka zaka ga sun koma mabarata. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1925900839316574614?t=IFhtaDTEjlrZw-n1W-tH4w&s=19 Maganar tashi ta jawo cece-kuce sosai inda mutanen jihar suka bayyana rashin jin dadinsu, saidai yace shi har yanzu yana nan kan bakarsa.
Kalli Bidiyo Gwanin ban Tausai: Yanda Dansanda ya fada katon Ramin Kwata a yayin da yake bin me mashin

Kalli Bidiyo Gwanin ban Tausai: Yanda Dansanda ya fada katon Ramin Kwata a yayin da yake bin me mashin

Duk Labarai
Wannan wani Dansanda ne da ya dauki hankulan mutane. Rahotanni sun ce yana bin wani me achaba ne inda ya fada cikin Kwata me Zurfi. Lamarin ya farune a Legas inda daga baya mutane suka zura mai kuranga ya fito. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1924802928574890479?t=gJMkW8_RjnXVcW_7k1S8Gg&s=19 https://www.youtube.com/watch?v=ROSgUg7-82I?si=cJy6C3ptpxSRhV86 Wasu dai sun jajanta masa inda wasu suka mai dariya.
Shekarata 31 a masana’antar Fim amma babu wanda na yadda ya taba yin lalata dani

Shekarata 31 a masana’antar Fim amma babu wanda na yadda ya taba yin lalata dani

Duk Labarai
'Yar fim din kudi, Thelma Chukwunwem ta bayyana cewa shekararta 31 tana fim amma babu wani darakta ko Frodusa da zai ce ya taba kwanciya da ita. A hirar da aka yi da ita a Jaridar Vanguard tace a lokacin da ta fara fim an ta kai mata harin neman yin lalata da ita amma ta ki yadda. Tace akwai daraktan da ya taba gaya mata ba zata ci gababa tunda bata basu hadin kai amma ita ta bashi amsar cewa Allah zai taimaketa. Ta alakanta hakan da tarbiyyar data samu a gida.
Watanni Biyu Da Suka Wuçe Na Yi Ta Cin Kaŕo Da Yaran Bèĺlo Tùrjì A Saudiyya Sun Jè Yìn Umrah, Har Sukè Yi Min Bàrazanar Cewa Na Yi Sa’a Ba A Nijeŕiya Muka Hadu Ba, Da Suñ Yi Maganìna Saboda Yadda Nake Yawan Sukàr Ubangidansu, Inji Abba Zango

Watanni Biyu Da Suka Wuçe Na Yi Ta Cin Kaŕo Da Yaran Bèĺlo Tùrjì A Saudiyya Sun Jè Yìn Umrah, Har Sukè Yi Min Bàrazanar Cewa Na Yi Sa’a Ba A Nijeŕiya Muka Hadu Ba, Da Suñ Yi Maganìna Saboda Yadda Nake Yawan Sukàr Ubangidansu, Inji Abba Zango

Duk Labarai
Watanni Biyu Da Suka Wuçe Na Yi Ta Cin Kaŕo Da Yaran Bèĺlo Tùrjì A Saudiyya Sun Jè Yìn Umrah, Har Sukè Yi Min Bàrazanar Cewa Na Yi Sa'a Ba A Nijeŕiya Muka Hadu Ba, Da Suñ Yi Maganìna Saboda Yadda Nake Yawan Sukàr Ubangidansu, Inji Abba Zango
Ko Kunsan Cewa: Auren Mansurah Isah na biyu ya mutu?

Ko Kunsan Cewa: Auren Mansurah Isah na biyu ya mutu?

Duk Labarai
Ashe Auren Mansura Isah Na Biyu Ya Mutu? "Na Yi Aure A Kwanakin Baya, Inda Ya Biya Ni Sadakin Naira Milyan Ɗaya, Ina Ganin Sa Dattijo, Mai Hankali, Bayan An Daura Auren Da Safe Ya Kira Ni Ya Ce An Maida Shi Legas, Aka Yi Tattaki Har Legas, Aka Gaya Masa Na Shiga Damuwa, Maganar Da Ta Fito Bakinsa, Cewa Ya Yi Shi Wallahi Ya Manta, Har Ya Sake Ni Ban Kara Sa Shi Idona Ba", Cewar Jarumar Finafinan Hausa, Mansurah Isah Daga Jamilu Dabawa
An kwantar da Me yin fina-finan tsiraici bayan da ta yi lalata da maza sama da dari biyar a rana daya dan ta kafa tarihi

An kwantar da Me yin fina-finan tsiraici bayan da ta yi lalata da maza sama da dari biyar a rana daya dan ta kafa tarihi

Duk Labarai
Shahararriyar me yin fina-finan tsiraici, Annie Knight 'yar Kimanin shekaru 27 na can a gadon Asibiti bayan kokarin yin bajinta inda ta yi lalata da maza 583 a rana daya. Ranar Laraba ne aka garzaya da ita Asibiti yayin da ta fara zubar da jini kamar yanda rahotanni suka bayyana. Yanzu dai an gaya mata cewa kada ta sake ta kara yin lalata da wani har nan da tsawon kwanaki 6. Hakanan kuma bata iya zuwa ban daki. Saidai tace daga baya ne ta rika jin ba dadi amma bayan da mazan suka gama lalata da ita bata ji komai ba.
Kalli Yanda Budurwa da ta yi cikin shege ta càkàwà jàrìrìn da ta haifa wùkà ta yaddashi dan kada ‘yan gidansu su gane

Kalli Yanda Budurwa da ta yi cikin shege ta càkàwà jàrìrìn da ta haifa wùkà ta yaddashi dan kada ‘yan gidansu su gane

Duk Labarai
Wannan wata Budurwace da ta cakawa jaririn da ta haifa wuka sannan ta yaddashi dan kada 'yan gidansu su gane. Rahoton dai yace cikin shege ne ta yi sannan kuma ta yi kokarin kashewa da batar da jaririn ba tare da an ganeta ba amma abin ya faskara. A yayin da ta je yadda jaririn, wasu sun ganta inda aka bita har gidansu aka ga tana zubar da jini, saidai jaririn bai mutu ba inda aka dauketa da jaririn aka kaisu asibiti. Rahoton dai yace shekarunta 19.