Thursday, February 5
Shadow

Ba dan Tinubu ya ci zabe ba da Najeriya ta rushe>>Inji Nuhu Ribadu

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Me baiwa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro, Nuhu Ribadu ya bayyana cewa, ba dan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba da Najeriya ta rushe.

Ya bayyana hakane a Abuja wajan taron cika shekara 50 na makarantar Horas da sojojin Najeriya dake Zaria

Ribadu ya koka da matsalar tsaro data tattalin Arziki da ake fama da ita a Najeriya, saidai yace Gwamnatin shugaba Tinubu ta yi kokari sosai bisa ayyukan data gudanar.

Yace jami’an tsaro sun kashe ‘yan ta’dda 13,543 a Arewa maso gabas da kuma kashe shuwagabannin ‘yan Bindiga 120 a Arewa maso yamma.

Yace hakanan a Naija Delta ma an an samu ci gaba sosai ta fannin tsaro.

Karanta Wannan  Ba Mu Yi Da Na Sanin Zabar Tinubu Ba, SabodaTunda Nijeriya Ta Samu 'Ýanci Man Fètur Bai Taba Samuwa Kamar Lokacin Mulkin Tinubu Ba, Inji Shamsu Gwaska

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *