Wednesday, November 19
Shadow

Da Duminsa: Gwamna Zulum yayi magana kan Rahoton komawarsa jam’iyyar Adawa ta ADC

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya musanta rahoton dake cewa, yana shirin komawa jam’iyyar gamayyar ‘yan Hamayya ta ADC.

Gwamnan yace Rahoton karyane bashi da tushe ballantana makama.

Gwamnan Zulum yace shi dan APC ne kuma yanawa jam’iyyar Biyayya sannan kuma yace mutanen jihar Borno ne a gabanshi.

Gwamnan yace yana kira ga mutane da su rika tantance labari kamin su yadashi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo:Jama'ar Katsina ku yi Hakuri, kamin in hau mulki na yi Alkawarin duk wata zan rika bada bayanin yawan kudaden da muka samu da yawan wanda muka kashe, amma yanzu da na zama Gwamnan naga abin ba zai yiyu ba>>Inji Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *