Friday, August 7
Shadow

Ba dan Tinubu ya ci zabe ba da Najeriya ta rushe>>Inji Nuhu Ribadu

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Me baiwa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro, Nuhu Ribadu ya bayyana cewa, ba dan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba da Najeriya ta rushe.

Ya bayyana hakane a Abuja wajan taron cika shekara 50 na makarantar Horas da sojojin Najeriya dake Zaria

Ribadu ya koka da matsalar tsaro data tattalin Arziki da ake fama da ita a Najeriya, saidai yace Gwamnatin shugaba Tinubu ta yi kokari sosai bisa ayyukan data gudanar.

Yace jami’an tsaro sun kashe ‘yan ta’dda 13,543 a Arewa maso gabas da kuma kashe shuwagabannin ‘yan Bindiga 120 a Arewa maso yamma.

Yace hakanan a Naija Delta ma an an samu ci gaba sosai ta fannin tsaro.

Karanta Wannan  Na kusa da Shugaba Tinubu kakkangeshi suke, basa bari a je kusa dashi ballantana a gaya masa halin da mutane ke ciki, watanni na 18 ina aiki a fadar shugaban kasa amma sau 3 muka taba haduwa da shugaban kasa shima a masallaci ne>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa da ya ajiye aikinsa, Hakeem Baba Ahmad

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *