Thursday, December 25
Shadow

Ba gaskiya bane ikirarinka na cewa Tinubu ya ware Arewa wajan ayyukan ci gaba>>Gwamnatin Tarayya tawa kwanwaso martani

Gwamnatin tarayya ta yiwa tsohon Gwamnan jihar Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso martani kan ikirarin da yayi cewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya watsar da yankin Arewa.

Da yakewa Kwankwaso martani, Me magana da yawun shugaban kasar, Daniel Bwala yace Kwankwaso yayi kuskure.

Shugaba Tinubu bai yi twasi da yankin Arewa ba.

Daniel Bwala ya bayyana hakane a shafinsa na X inda ya zayyano irin ayyukan da gwamnatin Tinubu ke yi a Arewa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon:Yanda Kishin Addinin Musulunci ya sa shahararren dan danbe, Khabib Nurmagomedov yaki gaisawa da mace 'yar Jarida

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *