Friday, December 5
Shadow

Ba gaskiya bane ikirarinka na cewa Tinubu ya ware Arewa wajan ayyukan ci gaba>>Gwamnatin Tarayya tawa kwanwaso martani

Gwamnatin tarayya ta yiwa tsohon Gwamnan jihar Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso martani kan ikirarin da yayi cewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya watsar da yankin Arewa.

Da yakewa Kwankwaso martani, Me magana da yawun shugaban kasar, Daniel Bwala yace Kwankwaso yayi kuskure.

Shugaba Tinubu bai yi twasi da yankin Arewa ba.

Daniel Bwala ya bayyana hakane a shafinsa na X inda ya zayyano irin ayyukan da gwamnatin Tinubu ke yi a Arewa.

Karanta Wannan  Labari me Dadi: Gwamnatin tarayya zata rika samu kudin shiga da ya kai Naira Tiriliyan N6.99tn duk wata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *