Thursday, March 5
Shadow

Bamu so Abinda ya faru tsakanin Kwankwaso da Ganduje ya faru da Abba>>Inji Tijjani Gandu

Daya daga cikin mawakan Kwankwasiyya, Tijjani Gandu ya fito ya bayyana cewa basa son Rabuwar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf da Shugaban Tafiyar Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso.

Ya bayyana cewa ba wai basa son Abba ya bar NNPP bane.

Amma abinda suke cewa, shine Duk inda Abba zai tafi, su tafi tare da Kwankwaso.

Hakan na zuwane bayan da rade-radi suka yi yawa cewa, Abba zai koma jam’iyyar APC.

Rade-radin sun kara karfi bayan da aka ga Abba ya gana da shuwagabannin jam’iyyar APC na Kano.

Karanta Wannan  Dan guntun Mutumincin da ya rage maka zai zube, Baffa Hoto ga Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami bayan da Pantamin yace rike Charbi ba laifi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *