Sunday, May 25
Shadow

Bayan da ya sha matsa a hannun DSS, Shugaban Kungiyar daliban Najeriya a karshe ya yadda ya karyata kansa kan zargin da yawa dan shugabab kasa, Seyi Tinubu cewa ya sa an masa dukan kawo wuka

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

A karshe dai, Shugaban Kungiyar daliban Najeriya, Atiku Abubakar Isah ya fito ya wanke dan shugaban kasa, Seyi Tinubu kan zarge-zargen da ya masa.

A baya dai An ga Bidiyon Atiku yana cewa Seyi Tinubu ya masa tayin karbar Naira Miliyan 100 dan ya goyi bayan babansa, Bola Ahmad Tinubu.

Yace amma yaki amincewa shine Seyi Tinubun ya dauki nauyin ‘yan daba suka lakada masa duka.

Saidai bayan wannan zarge-zargen ne hukumar ‘yansandan farin kasa, DSS suka kama shugaban daliban, kamar yanda kafar Sahara reporters ta ruwaito, inda aka tursasashi ya karyata kansa game da zargin da yawa dan shugaban kasar.

A karshe dai Atiku ya wallafa a shafinsa na Facebook cewa duk abinda ya fada, abokin takararsa me suna Ladoja Olusola ne ya rika gaya masa dan ya masa barazana.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon abinda wani yawa Dangote a Kano da mutane ke cewa Talauci ne ya sashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *