Wednesday, April 29
Shadow

Kalli Bidiyon: Dan Najeriya da ya je Kasar Jamhuriyar Nijar yace Nijar din zai bi yayi Sallah Gobe, ba zai cika Azumi 30 ba

Dan Najeriya, Faruk da ya je Nijar yace a kasar ta Nijar an ga watan Shawwal na sallah dan haka gobe za’a yi sallah.

Yace shima gobe zai ajiye Azuminsa yayi Sallah ba zai cika Azumi 30 ba kamar yanda za’a yi a Najeriya ba.

Karanta Wannan  Gwamnoni, Dangote da sauran 'yan kasuwa sun tarawa matar shugaban kasa, Remi Tinubu Naira Biliyan 66 a rana daya bayan kaddamar da gidauniyar neman Tallafi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *