Friday, December 5
Shadow

Bharazanar Trump tasa mun gane wadanda basa kishin kasa da Munafukan cikinmu>>Inji Sheikh Gumi

Malamin addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya bayyana cewa, Barazanar da shugaban kasar Amurka, Donald Trump yawa Najeriya tasa an gano marasa kishin kasa da Makiya.

Ya bayyana hakane a shafinsa na Facebook.

A baya dai malam yayi kira ga Shugaba Trump da ya janye kalamansa akan Najeriya sannan kuma ya bayar da hakuri inda yace Shugaba Tinubu ya yanke hulda da Amirka idan Trump din yaki yin hakan.

Karanta Wannan  Tshàgyèràn Dhàjì da suka dàukì daliban jihar Kebbi, tserewa suka yi da suka ga jami'an saro, ba'a biya kudin Fànsà ba>>Inji Majalisar Dattijai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *