
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya halarci wajan taron kaddamar da littafin da aka rubuta akan rayuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.
An yi taronne a babban dakin taron dake fadar shugaban kasar.
Sannan kuma Littafin ya hakaito muhimman abubuwan da suka faru a rayuwar tsohon shugaban kasar.