Tuesday, February 24
Shadow

Bidiyo: Ni ba ‘yar Iska bace: Mansurah Isah ta bayyana hali na gari da yasa Sani Danja ya aureta

Tsohuwar tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana dalilin da yasa Tsohon Mijinta, Sani Danja ya aureta.

Mansurah ta bayyana hakanne a wata hira da BBChausa ta yi da ita inda take cewa ita ba ‘yar Iska bace.

Tace da ita ‘yar iska ce da Sani Danja bai Aureta ba.

Kalli Bidiyon hirar:

Mansurah dai ta tabbatar da cewa Aurenta na biyu ya mutu ne a hirar da BBC inda tace mijin nata yaudararta yayi.

Karanta Wannan  Soyayyar Da Nake Yi Wa Tinubu Da Shettima Ta Sa An Je Har Wurin Sana'ata An Sace Min Turaren Da Nake Siyarwa, Don Haka Daga Yau Na Bar Tafiyar Tinubu/Shettima, Inji Bashir Musa Maiturare Daga Garin Nguru, Jihar Yobe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *