Thursday, February 26
Shadow

Buhari bai so Tinubu ya zama shugaban kasa ba>>Inji Dan Jarida Sam Omatseye

Dan Jarida, Sam Omatseye ya bayyana cewa, tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bai so Tinubu ya zama ahugaban kasa ba.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi.

Yace tun a shekarar farko aka so a samu matsala tsakanin Buhari da Tinubu amma saboda Buharin na tunanin zarcewa, shiyasa ba’a yi fadan ba.

Yace cire tsohon gwamnan Edo, Adams Oshiomhole daga mukamin shugaban APC na daya daga cikin dabarun hana Bola Ahmad Tinubu zama shugaban kasa da Gwamnatin Buhari ta bijiro dasu.

Yace hakanan akwai wasu gwamnoni ma da basu so Tinubu ya zama shugaban kasa ba.

Karanta Wannan  Dole Sabon fafaroman da za'a zaba kada ya yi irin abinda marigayi Fafaroma Francis yayi na goyon bayan 'yan Luwadi da Madigo, Baibul ya koya aure tsakanin namiji da mace ne kawai>>Inji Wani babban Limamin Kirista

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *