Tuesday, March 3
Shadow

Duk Labarai

Kalli Hotuna: Yanda Sakkwatawa suka fito da yawa suka tarbi Tsohon Gwamnan jihar, Aminu Waziri Tambuwal bayan sakoshi daga hannun EFCC

Kalli Hotuna: Yanda Sakkwatawa suka fito da yawa suka tarbi Tsohon Gwamnan jihar, Aminu Waziri Tambuwal bayan sakoshi daga hannun EFCC

Duk Labarai
Sakkwatawa da yawa ne suka fito kwansu da kwarkwatarsu suka nunawa tsohon Gwamnan jihar, Aminu Waziri Tambuwal soyayya bayan da ya koma jihar bayan sakoshi daga hannin EFCC. Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya shafe kwana daya a hannun EFCC inda suke zarginsa da cire Naira Biliyan 189 daga asusun bankin jihar ba bisa ka'ida ba. ADC ta yi zargin cewa, Bita da kullin siyasane yasa EFCC kama tsohon Gwamnan.
Kalli Bidiyon wani dan Izala da yaje Maulidi a kasar China, sabosa irin kayan abincin da aka shirya a wajan

Kalli Bidiyon wani dan Izala da yaje Maulidi a kasar China, sabosa irin kayan abincin da aka shirya a wajan

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani dan Najeriya da yace ba ruwansa da Maulidi a Najeriya, da ya je kasar China ya halarci Maulidi saboda irin yanda aka shiryashi. An ganshi a wajan Maulidin yana cin kayan abinci kala-kala. Da yawa dai sun ce da haka ake Maulidi a Najeriya da yawa sun rika halarta. https://www.tiktok.com/@elbildad/video/7538087905353305350?_t=ZS-8ytN08Tjp1U&_r=1
Kalli Bidiyo: Da APC da Gwamnatin jihar Kaduna na Tsyne musu Albarka, na barsu da Duniya>>Inji tsohon  Gwamnan Kaduna, El-Rufai

Kalli Bidiyo: Da APC da Gwamnatin jihar Kaduna na Tsyne musu Albarka, na barsu da Duniya>>Inji tsohon Gwamnan Kaduna, El-Rufai

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, Da Gwamnatin jihar Kaduna da Jam'iyyar APC ya tsine musu Albarka ya barsu da Duniya. Gwamnan ya bayyana hakane a wata hira da gidan rediyon Alheri yayi dashi inda yake cewa ko danka ne idan ka yi iya kokarinka sai ka tsine mishi Albarka ka barshi da Duniya. https://www.tiktok.com/@kusfa80usman/video/7538557884624342290?_t=ZS-8ytI09dnN7h&_r=1
Kalli Bidiyo: Shugaban kasa, Gwamnoni da ‘yan Majalisa duk mahaukata ne>>Inji Malam saboda ciwo bashi

Kalli Bidiyo: Shugaban kasa, Gwamnoni da ‘yan Majalisa duk mahaukata ne>>Inji Malam saboda ciwo bashi

Duk Labarai
Malam ya bayyana damuwarsa kan ciwo bashin da Gwamnati take inda yace Wadanda suka amince a ciwo bashin tun daga ka shugaban kasa, Gwamnonin da 'yan majalisa duk mahaukatane. Malam yace yawan bashin da ake bin Najeriya zai sakamu da 'ya'yan mu cikin matsala. https://www.tiktok.com/@zaidou1taza/video/7537794662770216248?_t=ZS-8ytElK9cITY&_r=1
Zuwa yanzu, Shugaba Tinubu ya shafe kwanaki 181 a kasashen waje tun bayan hawansa mulki

Zuwa yanzu, Shugaba Tinubu ya shafe kwanaki 181 a kasashen waje tun bayan hawansa mulki

Duk Labarai
Jam'iyyar ADC ta caccaki shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu saboda yawan tafiye-tafiyen da yake yi zuwa kasashen waje. Jam'iyyar ta bayyana hakane ta bakin kakakinta, Bola Abdullahi inda yace ana kashe kudaden Talakawa wajan tafiye-tafiyen shugaban kasar. Ya bayyana cewa, wannan shine karo 40 da shugaba Tinubu zai bar Najeriya tun bayan hawansa mulki kuma ya kwashe kwanaki 181 a kasashen waje. Sanarwar tace wannan kusan watanni 6 kenan da shugaba Tinubu ya kwashe a kasashen wajan. ADC tace tana Allah wadai da irin wadannan tafiye-tafiyen na shugaban kasa musamman ganin cewa babu wani abin ci gaba da hakan ya kawowa kasarnan.
Kalli Bidiyon wasu mata zuciyarsu kamar zata fashe saboda jin Haushi da hassadar auren Rahama Sadau

Kalli Bidiyon wasu mata zuciyarsu kamar zata fashe saboda jin Haushi da hassadar auren Rahama Sadau

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya ya bayyana cewa wasu mata na nan zuciya kamar zata fashe da haushi da hassada saboda auren Rahama Sadau. Ta baiwa Rahama Sadau shawarar ylta ci gaba da boye mijinta dan kada wasu su ganshi su yi yunkurin rabata dashi. https://www.tiktok.com/@murjakunya0/video/7537856619950951686?_t=ZS-8ysgQ9lDJzN&_r=1 https://vt.tiktok.com/ZSSKjraSP
Duk ofis din Abuja na shigesu in banda ‘yan kadan, kuma ba kirana ake ba, ni ke zuwa neman na kaina>>Mansurah Isah

Duk ofis din Abuja na shigesu in banda ‘yan kadan, kuma ba kirana ake ba, ni ke zuwa neman na kaina>>Mansurah Isah

Duk Labarai
Tauraruwar Fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana cewa kusan duk ofis din dake Abuja ta shigesu in banda kadan. Tace ba kiran ta ake ba, ita ke zuwa neman na kanta. Mansurah Isah ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita inda tace Dangote bai daina neman kudi ba dan haka itama ba zata zauna ba. https://www.tiktok.com/@nassxee_hausa_tv/video/7536909875201182982?_t=ZS-8yseQa5t6xM&_r=1