Ku Daina Zagin Mahaifinsa in kuna yi bana jin dadi>>Inji Dan Gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir El-Rufai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Dan Gidan Tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir El-Rufai ya roki mutane da su daina zagin mahaifinsa inda yace idan ana yi baya jin dadi.
Bashir Ya bayyana hakane a shafinsa na X.
https://twitter.com/BashirElRufai/status/1950779372383723541?t=jVCVrXrS5CNdm0pMP-44Ng&s=19
Malam Nasiru Ahmad El-Rufai na daga cikin 'yan siyasar da suka fi shan suka a Najeriya.








