Saturday, March 7
Shadow

Duk Labarai

Buhari yanzu ya manta da duk wani dadi da ya taba ji>>Inji Gfresh

Buhari yanzu ya manta da duk wani dadi da ya taba ji>>Inji Gfresh

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, akwai tashin hankali tattare da mutuwa, inda yace yanzu fa Buhari ya manta da duk wani jin dadi da ya taba yi. Gfresh ya bayyana hakane a shafinsa na Tiktok inda yace yaso ace ana shekaru 8 kamin a mutu https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7530036370635640070?_t=ZS-8yGMfHm5z4j&_r=1
Kalli Bidiyon: Aljanin da ya aureni ya sakeni, na gaji da zaman zawarci>>Murja Kunya

Kalli Bidiyon: Aljanin da ya aureni ya sakeni, na gaji da zaman zawarci>>Murja Kunya

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya ta bayyana cewa, Aljanin da ya aureta ya saketa. Ta kata da cewa ta gaji da zaman zawarci da kwana ita kadai. Murja ta bayyana hakane a sabon Bidiyon da ta saki inda tace kamin mutum ya ankara sai ya ga yayi soyayya da maza kusan 20 duk inda ka wuce ana nunaka saboda sun sanka. https://www.tiktok.com/@murjakunya0/video/7530173534421748997?_t=ZS-8yGJZU7UV6H&_r=1
Gwamnatin tarayya ta warewa jama’ar jihar Bayelsa da Rivers tallafi da bashin Naira Miliyan 200, sai rokonsu ake su je su karba

Gwamnatin tarayya ta warewa jama’ar jihar Bayelsa da Rivers tallafi da bashin Naira Miliyan 200, sai rokonsu ake su je su karba

Duk Labarai
Gwamnatin tarayya ta warewa jama'ar jihohin Rivers da Bayelsa bashi me hade da tallafi na Naira Miliyan 200 ta hanyar bankin manoma na tarayya watau BOI. Kowacce jiha a cikin jihohin biyu an ware mata Naira Miliyan 100. Saidai mutanen jihar basa zuwa karbar wannan bashi, dalili kenan da yasa bankin na BOI ya nuna damuwa hadi da kiran cewa mutanen wadannan jihohi su zo su nemi wannan bashi. Shugaban bankin na yankin Pacqueens Irabor ne ya bayyana hakan inda yace mutum daya zai iya neman bashin Naira Miliyan 10 kuma za'a biya bashin ne nan da shekaru 3. Yace kaso 40 cikin 100 na bashin tallafi ne, kaso 60 ne kawai mutum zai biya. Yayi kira ga 'yan kasuwa da kananan masana'antu da su je su karbi wannan bashi.
Majalisar tarayya na shirin yin sabuwar dokar da zata hana ma’aikatan Gwamnati saka ‘ya’yansu makarantar kudi da zuwa asibitin kudi

Majalisar tarayya na shirin yin sabuwar dokar da zata hana ma’aikatan Gwamnati saka ‘ya’yansu makarantar kudi da zuwa asibitin kudi

Duk Labarai
Majalisar wakilai na shirin yin sabuwar dokar da zata hana ma'aikatan gwamnati da 'yan siyasa zuwa Asibitin kudi da saka 'ya'yansu makarantun kudi. Zasu dauki wannan mataki ne dan farfado da Kimar ma'aikatun gwannatin. Dan majalisar, Hon. Amobi Godwin Ogah ne ya gabatar da kudirin a ranar Talata. Yace amfani da Asibitoci da makarantun gwamnati da ma'aikatan gwamnati da 'yan siyasa ke yi ne yasa na Gwamnatin ke lalacewa. Ya nemi goyon bayan wannan sabon kudiri daga 'yan Jarida dama sauran 'yan Najeriya.
Bamu Amince da kirkirar sabbin jihohi ba>>Majalisar Dattijai

Bamu Amince da kirkirar sabbin jihohi ba>>Majalisar Dattijai

Duk Labarai
Majalisar Dattijai ta Najeriya tace bata amince da kirkirar sabbin jihohi ba. Kakakin Majalisar, Godswill Akpabio ne ya bayyana hakan. Hakan na zuwane bayan da labarai a kafafen sada zumunta suka yadu cewa majalisar ta amince da kirkirar sabbin jihohi. Sanata Senator Abdul Ningi ne ya kai maganar majalisar inda Akpabio yace tabbas an gabatar musu da neman kirkira jihohi 42 amma basu amince da maganar ba tukuna. Akpabio yace mutane su rika bin labaran da majalisar kadai ta wallafa sahohai.
Dangote ya gana da Shugaba Tinubu

Dangote ya gana da Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Attajirin Najeriya Alhaji Aliko Dangote ya gana da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a fadarsa sake Abuja. Ganawar tasu ta kasancene ranar Talata da yamma inda kuma suka yi ta a sirri. Hakan na zuwane kwanaki kadan bayan da Dangote yace matatun man fetur na Najeriya dake Warri, Fatakwal da Kaduna da wuya su gyaru duk da kashe dala Biliyan 18 da gwamnatin Tinubu ta yi wajan gyaransu.
Sai mafarki nake da Buhari>>Inji Murja Kunya

Sai mafarki nake da Buhari>>Inji Murja Kunya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Tiktok,Murja Kunya ta bayyana cewa sai mafarki tace da tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari. Murja ta roki wadanda basu yafewa Buhari ba su yi hakuri su yafe ma. https://www.tiktok.com/@murjakunya0/video/7529968358188485944?_t=ZS-8yG9VAWzlLc&_r=1
Daga jihar mu, zamu baiwa shugaba Tinubu kuri’u Miliyan 2.5 a zaben 2027>>Inji Gwamnan Edo

Daga jihar mu, zamu baiwa shugaba Tinubu kuri’u Miliyan 2.5 a zaben 2027>>Inji Gwamnan Edo

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa, Najeriya bata bukatar wani hadakar 'yan Adawa saboda. Yace tsare-tsaren gwamnatin Tinubu sun gyara Najeriya dan haka shi daga jiharsa zasu baiwa shugaba kuri'u Miliyan 2.5 Yace kuma ba wasa yake ba. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1947731180511760526?t=gf8N2oW-50Db6xb_xihGzQ&s=19