Friday, December 5
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Jami’ar kimiyya da Fasaha ta Aiko Ɗangote ta karrama sanata Rabi’u Kwankwaso da digirin girmamawa

Jami’ar kimiyya da Fasaha ta Aiko Ɗangote ta karrama sanata Rabi’u Kwankwaso da digirin girmamawa.

Rahotanni sun nuna cewa Kwankwaso shi ne wanda ya assasa wannan jami’ar tun a zamanin da yake gwamnan jihar Kano, daga shekarar 1999 zuwa 2003.

HOTO-: Saifullahi Hassan

Karanta Wannan  Dalilin da ya sa Gwamnatin Tarayya ba ta fara biyan kananan hukumomi kudadensu kai tsaye ba – ALGON

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *