Wednesday, April 29
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Jami’ar kimiyya da Fasaha ta Aiko Ɗangote ta karrama sanata Rabi’u Kwankwaso da digirin girmamawa

Jami’ar kimiyya da Fasaha ta Aiko Ɗangote ta karrama sanata Rabi’u Kwankwaso da digirin girmamawa.

Rahotanni sun nuna cewa Kwankwaso shi ne wanda ya assasa wannan jami’ar tun a zamanin da yake gwamnan jihar Kano, daga shekarar 1999 zuwa 2003.

HOTO-: Saifullahi Hassan

Karanta Wannan  Babban Sojan Najeriya Lt. Col. Aliyu Saidu Paiko da wasu sojoji 5 dake tare dashi sun rigamu gidan gaskiya a fagen daga a jihar Borno

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *