Friday, July 17
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Jami’ar kimiyya da Fasaha ta Aiko Ɗangote ta karrama sanata Rabi’u Kwankwaso da digirin girmamawa

Jami’ar kimiyya da Fasaha ta Aiko Ɗangote ta karrama sanata Rabi’u Kwankwaso da digirin girmamawa.

Rahotanni sun nuna cewa Kwankwaso shi ne wanda ya assasa wannan jami’ar tun a zamanin da yake gwamnan jihar Kano, daga shekarar 1999 zuwa 2003.

HOTO-: Saifullahi Hassan

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo da Hotuna: Yanda mutanen jihar Anambra suka rika shewar cewa shugaba Tinubu kai ne babanmu bamu da baban da ya wuce ka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *