Tuesday, May 19
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Jami’ar kimiyya da Fasaha ta Aiko Ɗangote ta karrama sanata Rabi’u Kwankwaso da digirin girmamawa

Jami’ar kimiyya da Fasaha ta Aiko Ɗangote ta karrama sanata Rabi’u Kwankwaso da digirin girmamawa.

Rahotanni sun nuna cewa Kwankwaso shi ne wanda ya assasa wannan jami’ar tun a zamanin da yake gwamnan jihar Kano, daga shekarar 1999 zuwa 2003.

HOTO-: Saifullahi Hassan

Karanta Wannan  'Yan Najeriya basu taba shan wahalar da suke sha a Gwamnatin Tinubu ba>>Inji Sanata Dino Melaye

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *