Saturday, January 10
Shadow

Da Duminsa: A karshe dai kasar Burkina Faso ta sako sojojin Najeriya 11 data kama

Rahotanni sun bayyana cewa, kasar Burkina Faso ta sako sojojin Najeriya 11 data kama a kwanakin baya biyo bayan ganawar sulhu da aka yi tsakanin wakilan gwamnatin Najeriyar dana Burkina Faso.

An sako sojojinne bayan da suka shafe kwanaki 9 a hannun kasar ta Burkina Faso.

Zagazola Makama yace wani dake da masaniya kan lamarin ne ya sanar dashi hakan.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Mu a wajan mu duk malamin da ya je gaisuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi ko ya aika sakon ta'aziyya to munafiqi ne kuma ba Ahlussunah bane>>Inji Malam Sagir

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *