Sunday, March 15
Shadow

Da Duminsa: EFCC sun kulle gidan da matar Malami, Diyar Tsohon shugaban kasa take ciki

Rahotanni sun bayyana cewa, Hukumar yaki da rashawa da cin hanci, EFCC sun kulle gidan tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami inda matarsa, diyar tsohon shugaban kasa, Fatima Buhari take.

Jam’iyyar ADC ce ta bayyana hakan inda ta zargi Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da wulakanta Buhari ta wannan hanya.

Ana zargin Malami da Almundahanar kudade da yawa ciki hadda kudaden Abacha da aka kwato daga kasashen waje.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Mataimakin Gwamnan jihar Bayelsa, Lawrence Ewhrudjakpo ya yanke jiki ya fàdì a ofishinsa ya kuma rigamu gidan gaskiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *