Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: EFCC sun kulle gidan da matar Malami, Diyar Tsohon shugaban kasa take ciki

Rahotanni sun bayyana cewa, Hukumar yaki da rashawa da cin hanci, EFCC sun kulle gidan tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami inda matarsa, diyar tsohon shugaban kasa, Fatima Buhari take.

Jam’iyyar ADC ce ta bayyana hakan inda ta zargi Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da wulakanta Buhari ta wannan hanya.

Ana zargin Malami da Almundahanar kudade da yawa ciki hadda kudaden Abacha da aka kwato daga kasashen waje.

Karanta Wannan  Na rasa wace irin matace Sanata Natasha Akpoti, ta kawo mana korafi, ba'a gama bincike ba ta tsallaka ta kai kara kotu, ba'a gama shari'a ba ta sake tsallakewa ta kai korafi majalisar Dinkin Duniya>>Sanata Godswill Akpabio

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *