Thursday, February 26
Shadow

Da Duminsa: Duk da yunkurin hana su taron da ake zargin APC da yi, Jam’iyyar ADC ta su Atiku ta na gudanar da taron a Abuja

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Jam’iyyar ADC ta na gudanar da taronta a Abuja duk da yunkurin hanata taron da ake zargin jam’iyyar APC da yi.

Manyan wanda suka halarci taron sun hada da Atiku Abubakar, Nasir El-Rufai, Peter Obi, Abubakar Malami, da sauransu.

Ana gudanar da taronne a Shehu Musa YArÁdua Centre, dakw Abuja.

Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da David Mark, Rauf Aregbesola, Jibrilla Bindow, Rotimi Amaechi da sauransu.

Karanta Wannan  Ku kara Hakuri da shugaba Tinubu an kusa fara cin ribar wahalar da ake sha>>Inji Kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *