Tuesday, May 19
Shadow

Da Duminsa:Biyo bayan shigar su Atiku, Shuwagabannin jam’iyyar ADC duk sun sauka daga mukamansu

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga babban birnin tarayya, Abuja na cewa, biyo bayan shigar hadakar jam’iyyun Adawa jam’iyyar ADC, shuwagabannin jam’iyyar duk sun ajiye mukamansu.

Lamarin ya farune a Shehu Musa Yar’Adua Centre dake Abuja.

Shugaban jam’iyyar Ralph Nwosu, ya tabbatar da hakan inda yace sun sauka ne dan yiwa shugabancin jam’iyyar garambawul.

Bayan saukarsu, an bayyana David Mark a matsayin sabon shugaban jam’iyyar sannan Rauf Aregbesola a matsayin sakataren jam’iyyar na riko.

Karanta Wannan  Kalli Subhanallahi Ana ta yada Bidiyon kirkira na AI dake nuna wai shugaba Buhari yayi mummunan karshe, Saidai mutane nata Allah wadai da fadar cewa hukuncin bawa na ga mahaliccinsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *