
Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana sunan malam Nuhu Ribadu me baiwa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro da cewa shine yasa a kamashi.
Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Arise TV inda yace kamar yanda gwamnati take sauraren kiraye-kirayen wayoyin mutane suma ‘yan Adawa suna da hanyar sauraren kiraye-kirayen wayoyin Gwamnatin.
ElRufai dai a baya yace Nuhu Ribadu mutuminsa ne amma daga baya ya canja.