Thursday, February 5
Shadow

Da Duminsa: Gwamna Zulum yayi magana kan Rahoton komawarsa jam’iyyar Adawa ta ADC

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya musanta rahoton dake cewa, yana shirin komawa jam’iyyar gamayyar ‘yan Hamayya ta ADC.

Gwamnan yace Rahoton karyane bashi da tushe ballantana makama.

Gwamnan Zulum yace shi dan APC ne kuma yanawa jam’iyyar Biyayya sannan kuma yace mutanen jihar Borno ne a gabanshi.

Gwamnan yace yana kira ga mutane da su rika tantance labari kamin su yadashi.

Karanta Wannan  Wata Sabuwa: An gano Makudan kudaden da shugaba Tinubu ya ware Kusa Tiriliyan 2 na gyaran Titunan Najeriya, Fiyade da rabin kudin Legas da kudancin Najeriya za'awa aiki dasu inda Arewa ta samu kaso kadan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *