Thursday, February 26
Shadow

Da Duminsa: Gwamna Zulum yayi magana kan Rahoton komawarsa jam’iyyar Adawa ta ADC

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya musanta rahoton dake cewa, yana shirin komawa jam’iyyar gamayyar ‘yan Hamayya ta ADC.

Gwamnan yace Rahoton karyane bashi da tushe ballantana makama.

Gwamnan Zulum yace shi dan APC ne kuma yanawa jam’iyyar Biyayya sannan kuma yace mutanen jihar Borno ne a gabanshi.

Gwamnan yace yana kira ga mutane da su rika tantance labari kamin su yadashi.

Karanta Wannan  Ni zan kayar da Tinubu a zaben shekarar 2027>>Inji Sowore bayan da ya shiga aka yi gudun fanfalaki dashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *