Saturday, June 27
Shadow

Da Duminsa: Gwamnatin tarayya zata kara farashin man fetur nan da 1 ga watan Janairu na shekarar 2026

Rahotanni sun bayyana cewa gwamnatin tarayya zata kara farashin man fetur nan da 1 ga watan Janairu na shekarar 2026.

Hakan na kunshene a cikin sabuwar dokar haraji wadda aka zartas a kwanakin baya.

Dokar ta tanadi kara harajin kaso 5.0 cikin 100 akan man fetur wanda aka tace a gida Najeriya da kuma wanda aka shigo dashi daga kasashen waje.

Saidai wasu masu sharhi na cewa hakan bai dace ba lura da yanda a yanzu haka Talaka ke fama da kansa inaga an kara farashin man fetur?

Karanta Wannan  Kalli bidiyon yanda Sheikh Pantami ya fashe da kuka saboda shaukin son Annabi(SAW) yayin da yake wa'azi, lamarin ya jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *