
Wannan malamin ya jawo cece-kuce sosai a kafafen sada zumunta bayan da ya yi karatun cewa, Iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) suna wuta.
Yace ‘yan Bidi’a basa son a fadi wannan magana amma haka take.

Wannan malamin ya jawo cece-kuce sosai a kafafen sada zumunta bayan da ya yi karatun cewa, Iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) suna wuta.
Yace ‘yan Bidi’a basa son a fadi wannan magana amma haka take.