Friday, February 13
Shadow

Da Duminsa: Kungiyar kwadago ta NLC ta kulle tashar wutar Lantarki ta Najeriya inda hakan ya jefa kasar cikin Duhu

A yayin da ta fara yajin aiki a yau, Kungiyar Kwadago ta NLC ta kulle tashar wutar Lantarki ta Najeriya inda hakan ya jefa kasar cikin duhu.

Rahoton TheCable ya bayyana cewa, dauke wutar ya faru ne da misalin karfe 2: 19 na tsakar daren daya gabata.

Karanta Wannan  Kotu Ta Saka Ranar 13 Ga Watan Yuni Domin Suraren Bukatar Tsige Ganduje Daga Shugabancin Jam'iyyar APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *