Wednesday, March 18
Shadow

Da Duminsa: Shahararren malaminnan na jihar Filato, Abubakar Abdullahi, wanda ya baiwa Kiristoci 262 kariya, ya rigamu gidan gaskiya

shahararren malaminnan na jihar Filato, Abubakar Abdullahi, wanda shine Imam na kauyen Nghar a Barkin Ladi jihar Filato ya rigamu gidan gaskiya.

Malamin shine wanda ya baiwa Kiristoci 262 kariya a masallaci da gidansa wanda dalilin hakan ya samu yabo da kyautuka a ciki da wajan Najeriya.

Dansa, Saleh Abubakar ne ya tabbatar da rasuwarsa ga gidan jaridar Daily Trust inda yace mahaifin nasu ya rasu ne a daren Alhamis.

Karanta Wannan  Ni da nasan Allah zai Tambayeni dan haka bana tsoron wata EFCC a shirye nake in amsa tambayoyinsu>>Tsohon Shugaban NNPCL,Mele Kolo Kyari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *