Wednesday, January 7
Shadow

Da Duminsa: Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo Najeriya bayan kwashe kwanaki 19 a Turai yana hutawa

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo Najeriya a yau, Litinin bayan kwashe kwanaki 19 a Turai yana hutawa.

Dama dazu da rana fadar shugaban kasar tace yau zai dawo Najeriya.

Da farko dai an bayyana cewa sati biyu shugaban kasar zai yi amma daga baya sai gasho ya wuce hakan, wanda lamarin ya fara saka ‘yan Najeriya cikin damuwa.

Karanta Wannan  Ni na fara yin takarar Musulmi da Musulmi na ci zabe, kuma Tinubu ma yayi ya ci zabe, idan wani ya isa ya gwada yin Kirista da Kirisa muga ko zai kai labari>>El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *