Wednesday, April 8
Shadow

Da Duminsa: Wutar Lantarkin Najeriya ta lalace akwai yiyuwar kasar ta shiga Duhu

Rahotanni sun bayyana cewa, wutar Lantarkin Najeriya ta lalace.

Hukumar wutar lantarki ta Abuja ce ta tabbatar da hakan a wata sanarwa data wallafa a X.

Rahotanni sun ce wannan shine karo na 5 da aka samu wannan matsalar a shekarar 2025.

Da yawa dai sun bayyana cewa hakan abin kunyane.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo da Hotuna yanda Abdulsamad Rabiu BUA ya bayyana cewa Minista Hannatu Musa Musawa tsohuwar matarsa ce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *