Thursday, February 26
Shadow

Da Duminsa: Wutar Lantarkin Najeriya ta lalace akwai yiyuwar kasar ta shiga Duhu

Rahotanni sun bayyana cewa, wutar Lantarkin Najeriya ta lalace.

Hukumar wutar lantarki ta Abuja ce ta tabbatar da hakan a wata sanarwa data wallafa a X.

Rahotanni sun ce wannan shine karo na 5 da aka samu wannan matsalar a shekarar 2025.

Da yawa dai sun bayyana cewa hakan abin kunyane.

Karanta Wannan  Da Duminsa: An bayyana sunayen sojoji 16 da suka yi yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin Mulki, Duk 'yan Arewa ne

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *