Monday, January 19
Shadow

Da Duminsa: Wutar Lantarkin Najeriya ta lalace akwai yiyuwar kasar ta shiga Duhu

Rahotanni sun bayyana cewa, wutar Lantarkin Najeriya ta lalace.

Hukumar wutar lantarki ta Abuja ce ta tabbatar da hakan a wata sanarwa data wallafa a X.

Rahotanni sun ce wannan shine karo na 5 da aka samu wannan matsalar a shekarar 2025.

Da yawa dai sun bayyana cewa hakan abin kunyane.

Karanta Wannan  Bayan na Farko, Matatar Man fetur din Dangote ta sake aika Jiragen Ruwa uku dauke da Gas zuwa kasar Amurka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *