Saturday, December 13
Shadow

Da Duminsa: Wutar Lantarkin Najeriya ta sake lalacewa a Yau Alhamis

Rahotanni sun bayyana cewa, wutar Lantarkin Najeriya ta sake lalacewa a Yau Alhamis, 7/11/2024.

Hutudole ya samu rahoton cewa wutar lantarkin ta lalace ne da misalin karfe 11:20am na yau Alhamis.

Hukumar Nigeria National Grid ce ta tabbatar da hakan

Wannan ne karo na biyu da wutar ta lalace a cikin satin da muke sannan karo na 12 a cikin wannan shekarar da muke ciki.

Karanta Wannan  Mutanen dake zaune kusa da iyakar Najeriya da Nijar sun shiga fargaba biyo bayan sa in sar data barke tsakanin kasashen biyu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *