Saturday, May 24
Shadow

Da Duminsa: Wutar Lantarkin Najeriya ta sake lalacewa a Yau Alhamis

Rahotanni sun bayyana cewa, wutar Lantarkin Najeriya ta sake lalacewa a Yau Alhamis, 7/11/2024.

Hutudole ya samu rahoton cewa wutar lantarkin ta lalace ne da misalin karfe 11:20am na yau Alhamis.

Hukumar Nigeria National Grid ce ta tabbatar da hakan

Wannan ne karo na biyu da wutar ta lalace a cikin satin da muke sannan karo na 12 a cikin wannan shekarar da muke ciki.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Ji Abinda Dan shugaba kasa, Seyi Tinubu yace bayan da shugaban kungiyar daliban Najeriya yace yasa an masa dukan kawo wuka saoda yaki goyon bayan Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *