Sunday, April 26
Shadow

Da Duminsa: Wutar Lantarkin Najeriya ta sake lalacewa a Yau Alhamis

Rahotanni sun bayyana cewa, wutar Lantarkin Najeriya ta sake lalacewa a Yau Alhamis, 7/11/2024.

Hutudole ya samu rahoton cewa wutar lantarkin ta lalace ne da misalin karfe 11:20am na yau Alhamis.

Hukumar Nigeria National Grid ce ta tabbatar da hakan

Wannan ne karo na biyu da wutar ta lalace a cikin satin da muke sannan karo na 12 a cikin wannan shekarar da muke ciki.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya kara aure, 'Yar Kannywood ce ya aura, Ji bayani game da fina-finan da ta yi da sanda aka daura auren

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *